Saturday, 13 December 2014

HALIMA SHEKARAU TA TAIMAKI MARASA LAFIYA

Matar Ministan Ilimi na tarayyar Nijeriya Hajiya Halima Shekarau ta kai ziyara ga asibitocin jihar Kano domin taimakawa wadanda harin bam din Babban Masallacin Juma'a na cikin gari ya shafa. A yayin ziyarar matar tsohon gwamnan jihar Kano Mallam Ibrahim Shekarau ta bayar da agajin N10,000 ga marasa lafiyar.

No comments:

Post a Comment