Monday, 15 December 2014

MU YI KOYI DA WANNAN

‘Yan Sandan Isra’ila suna gadin Falasdinawa a lokacin da suke Sallar Juma’a a Ras al-Amud gabas da birnin Kudus, bayan an haramtawa samari shiga birnin Kudus a ranar Juma’a ta biyu a cikin watan Azumin Ramadan.

No comments:

Post a Comment