A DIVISION OF SIRRINSU MEDIA NIGERIA LIMITED. MEDIA/NEWS/PUBLISHING COMPANY.
Monday, 15 December 2014
MU YI KOYI DA WANNAN
‘Yan Sandan Isra’ila suna gadin Falasdinawa a lokacin da suke Sallar Juma’a a Ras al-Amud gabas da birnin Kudus, bayan an haramtawa samari shiga birnin Kudus a ranar Juma’a ta biyu a cikin watan Azumin Ramadan.
No comments:
Post a Comment